Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Farfesa Sadiq Alkafwee dangane da batun bayar da belin zakzaky zuwa neman lafiya India

Wallafawa ranar:

Wata kotu da ke Kaduna a Nigeria ta bai wa jagoran shi'a na kasar Ibrahim Zakzaky da matarsa belin tafiya kasar India neman magani amma kuma da rakiyar jamian tsaro.Shekaru 3 kenan Zazzaky na rike hannun hukumomin Najeriyar tun bayan wani rikici tsakanin magoya bayansa da babban Hafson sojin kasar a garin Zaria na jihar Kaduna. Dangane da batun belin mun ji ta bakin Farfesa Sadiq Alkafwee na Jamiar Jihar Nassarawa wanda ya dade a jami'ar Ahmadu Bello da ke Zaria kan ko yaya ya ke kallon matakin belin saboda rashin lafiya.

Shugaban kungiyar Shi'a Ibrahim Yaqoub Zakzaky
Shugaban kungiyar Shi'a Ibrahim Yaqoub Zakzaky AFP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.