Isa ga babban shafi
Najeriya

Rahoton musamman kan cika shakaru 10 da rikicin Boko Haram kashi (5)

A Cigaba da jerin rahotannin da muke kawo muku na cika shekaru 10 da rikicin Boko Haram, yau mun waiwayi matsayin wani masanin harkar tsaro Nuhu AbdulHameed kan yadda yake kallon dalilan da suka haifar da wannan matsala a wancan lokaci. Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren fashin bakin masanin sha'anin tsaro Nuhu AbdulHameed.

Wasu daga cikin 'yan matan makarantar sakandaren Chibok da mayakan Boko Haram suka sace a shekarar 2014.
Wasu daga cikin 'yan matan makarantar sakandaren Chibok da mayakan Boko Haram suka sace a shekarar 2014. REUTERS
Talla
01:28

Rahoton musamman kan cika shakaru 10 da rikicin Boko Haram kashi (5)

Bashir Ibrahim Idris

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.