Ilimi Hasken Rayuwa
Gwamnatin jihar Yobe a Najeriya ta ayyana dokar ta - baci kan ilimi
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:14
A cikin wannan shirin na n'Ilimi Hasken Rayuwa tare da Bashir Ibrahim Idris, za ku ji yadda gwamnatin jihar Yobe a Najeriya ta yunkuro don habaka ilimi, inda har ta ayyana dokar ta - baci kan harkar samar da shi A yi sauraro lafiya.