Isa ga babban shafi
Najeriya

Wasu jihohin Najeriya sun sake rungumar noman Auduga

Babban abinda ke ci gaba da sosa rayukan mahukunta a tarayyar Najeriya bai fi yadda tattalin arzikin kasar ke tafiyar hawainiya ba, duk da matakan ingantashi da suke yi.Hakan yasa a wani mataki na lalubo wata hanyar ciyar da kasar gaba, gwamnatocin jihohin kasar sun rungumi Noman Auduga da zimmar farfado da masakun da tuni suka yi doguwar sumaWakilinmu El-Yakub Usman Dabai yana dauke da Karin bayani a cikin rahoton da ya aiko muna daga Birnin Kebbi

Wasu manoman auduga a nahiyar Afrika.
Wasu manoman auduga a nahiyar Afrika. REUTERS/Luc Gnago3
Talla
03:00

Wasu jihohin Najeriya sun sake rungumar noman Auduga

El-Yakub Usman Dabai

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.