Isa ga babban shafi
Najeriya

Ahmed Lawan ya lashe zaben shugabancin majalisar dattawa

An zabi sanata Ahmed Lawal daga jihar Borno a matsayin sabon shugaban majalisar dattawan Najeriya.Ahmed Lawal ya kada abokin takararsa Sanata Ali Ndume, bayan samun kuri'u 79 daga cikin kuri'u 107 da 'yan majalisun su ka kada.Wakilinmu daga Abuja, Muhd Kabiru Yusuf ya aiko mana da rahoto akai.

Sabon shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Ahmed Lawan.
Sabon shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Ahmed Lawan. premiumtimesng
Talla
02:57

Ahmed Lawan ya lashe zaben shugabancin majalisar dattawa

Kabir Yusuf

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.