Najeriya
Ahmed Lawan ya lashe zaben shugabancin majalisar dattawa
An zabi sanata Ahmed Lawal daga jihar Borno a matsayin sabon shugaban majalisar dattawan Najeriya.Ahmed Lawal ya kada abokin takararsa Sanata Ali Ndume, bayan samun kuri'u 79 daga cikin kuri'u 107 da 'yan majalisun su ka kada.Wakilinmu daga Abuja, Muhd Kabiru Yusuf ya aiko mana da rahoto akai.
Wallafawa ranar:
Talla
Ahmed Lawan ya lashe zaben shugabancin majalisar dattawa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu