Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Yadda wani matashi a Kebbi ya yi shura wajen kere-keren fasaha kashi na 2

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi hasken Rayuwa na wannan mako, ya ci gaba da kawowa masu sauraro tattaunawar da Bashir Ibrahim Idris yayi da wani matashi daga jihar Kebbi a tarayyar Najeriya da ya kware wajen kere-kere ba tare da yayi makaranta mai zurfi ba.

Wata samfurin motar aikin gona da wani matashi a Najeriya ya kera.
Wata samfurin motar aikin gona da wani matashi a Najeriya ya kera. RFI Hausa/Bashir Ibrahim Idris
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.