Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dakta Bashir Kurfi kan rahoton da ya ce Najeriya ce kasa ta shida da al'ummarta suka fi kuncin rayuwa

Wallafawa ranar:

Rahoton wani masanin tattalin arziki, Steve Hanke na jami’ar John Hopkins dake Baltimore a Amurka ya fitar, ya sanya Najeriya a matsayin kasa ta shida a duniya da al’ummarta ke cikin kuncin rayuwa.Rahoton ya daura kasashe bisa mizanin tattalin arziki, inda yayi la’akari da abubuwa da dama wadanda idan babu su, kasa na cikin halin ni ‘ya su.Kan haka Micheal Kuduson ya tattauna da Dr. Bashir Kurfi, masanin tattalin arziki a Najeriya.

Birnin Legas na Najeriya cike da hada-hadar jama'a da ababan hawa
Birnin Legas na Najeriya cike da hada-hadar jama'a da ababan hawa ©Reuters/Greg Ewing
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.