Ilimi Hasken Rayuwa
Tasirin kafofin sadarwa na zamani kan siyasar Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:03
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa da Bashir Ibrahim Idris ya gabatar, ya yi nazari kan tasirin kafofin sadarwar Internet na zamani da kuma gudunmawarsu kan siyasar Najeriya, musamman wajen tallata 'yan takara a zaben shugaban kasa da ya gudana, a ranar 23 ga watan Fabarairu.