Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Tasirin kafofin sadarwa na zamani kan siyasar Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi Hasken Rayuwa da Bashir Ibrahim Idris ya gabatar, ya yi nazari kan tasirin kafofin sadarwar Internet na zamani da kuma gudunmawarsu kan siyasar Najeriya, musamman wajen tallata 'yan takara a zaben shugaban kasa da ya gudana, a ranar 23 ga watan Fabarairu.

Wayar hannu kirar android.
Wayar hannu kirar android. REUTERS/Robert Galbraith
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.