Bakonmu a Yau
Ministan Tsaron Najeriya Mansur Dan Ali kan zabukan 2019
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:03
A yayin da ya rage kwanaki kalilan zabukan Najeriya su gudana, gwamnatin kasar ta bayyana rawar da jami’an soji za su taka a fannin tsaron kasar yayin zabukan.Ministan tsaro na Najeriya Mansur Dan Ali ya yi bayani kan halin da ake ciki a tattaunawarsa da wakilinmu na Abuja Mohammed Sani Abubakar.