Muhallinka Rayuwarka
Rashin tsaro ya tilastawa wasu makiyayan Najeriya da Nijar tserewa zuwa Chadi
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:26
Shirin Muhllinka Rayuwarka na wannan makon ya mayar da hankali kan yadda matsalolin tsaro suka tilastawa makiyayan Jamhuriyar Nijar da ma wasu daga Najeriya tserewa zuwa kasar Chadi. Shirin ya kuma leka jihar Jigawa a Najeriya, don jin halin da kungiyar mata manoma ke ciki dangane da samun tallafin gwamnati.