Isa ga babban shafi
Najeriya

Yakin neman zaben Najeriya na bana bai yi armashi kamar na bara ba

Yayin da ya rage kasa da wata guda a gudanar da babban zabe a Tarayyar Najeriya, hada-hadar yakin neman zabe a kasar sun ja da baya, babu armashi kamar yadda aka saba gani a zabukan da suka gabata.Wakilin mu na Kaduna, Aminu Sani Sado ya yi nazari kan lamarin tare da hada rahoto akai.

Taron wasu 'yan Najeriya da ke kokarin kada kuri'unsu a zaben shekarar 2011. 19/4/2011.
Taron wasu 'yan Najeriya da ke kokarin kada kuri'unsu a zaben shekarar 2011. 19/4/2011. REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla
02:55

Yakin neman zaben Najeriya na bana bai yi armashi kamar na bara ba

Nura Ado Suleiman

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.