Najeriya
Najeriya ta kirkiri sabon fasfo don magance mayaudara
Mahukntan Najeriya sun bullo da sabbin takardun fasfo na ‘yan kasar da zummar magance matsalar harkar ‘ungulu da kan zabo” al’amarin da ke bata sunan Najeriya a kasashen duniya.Sbon fasfo din na da wa’adin shekaru 10 kuma an tanadar masa da cikakken tsaro domin kare shi daga tarin matsalolin yaudara. Kuna iya latsa hoton da ke sama domin sauraren rahoton da wakilinmu daga Abuja, Muhammad Kabir Yusuf ya aiko mana kan wannan batu.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 02:58