Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Sarkin Zamfaran Anka Attahiru Ahmad kan tsaro a Zamfara da kafa kungiyar matasa ta ‘Jarumai da Gora’

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Jihar Zamfara dake Najeriya ta kaddamar da wata kungiyar matasa da ake akira ‘Jarumai da Gora’ da zasu dinga taimakawa wajen aikin samar da tsaro a Yankunan su, sakamakon tabarbarewar al’amura a Jihar.Wannan ya biyo bayan kiraye kiraye daga shugabanni domin ganin an kara dabarun magance wannan matsala da tayi sanadiyar rasa rayukan daruruwan mutane a Jihar.Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Sarkin Zamfaran Anka Attahiru Ahmad, wanda kuma shima shugaban Sarakunan Jihar Zamfara baki daya, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.

Wasu matasa a Najeriya na kungiyar sa kai ta Civilian JTF, da suka sadaukar da kansu wajen yakar masu tada kayar baya.
Wasu matasa a Najeriya na kungiyar sa kai ta Civilian JTF, da suka sadaukar da kansu wajen yakar masu tada kayar baya. News Express Nigeria
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.