Isa ga babban shafi
Dandalin Siyasa

Takaddama ta kaure a wasu jam'iyyun siyasar Najeriya

Wallafawa ranar:

A cikin shirin dandalin Siyasa, Bashir Ibrahim Idris ya mayar da hankali zuwa takaddama da ta kaure a yankin arewa maso gabacin Najeriya.Datijen wannan yankin sun bukaci a goyawa daya daga cikin yan takara a zaben Shugabancin kasar baya,labarin da wasu suka musanta.Bashir Ibrahim Idris ya samu zantawa da wasu daga cikin datijen yankin a cikin shirin  Dandalin siyasa daga nan Rfi.

Takardun zabe a Najeriya
Takardun zabe a Najeriya
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.