Wasanni
Birnin Abuja zai karbi bakuncin kakar wasannin motsa jiki na Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:10
Shirin Duniyar Wasanni na wannan lokaci wanda AbduRahman Gambo Ahmad ya shirya ya kuma gabatar, ya tattauna akan shirye-shiryen gudanar da kakar wasannin motsa jiki na Najeriya, wanda babban birnin kasar Abuja zai karbi jagoranci.Za a soma wasannin daga ranar 6 ga watan Disamba na wannan shekara zuwa ranar 16 ga watan.