Bakonmu a Yau
Farfesa Muhammad Kabir Isa kan matsalar yawaitar yin garkuwa da mutane a Najeriya da wasu kasashen yammacin Afrika
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:40
Ganin yadda lamarin satar mutane da kuma yin garkuwa da su ke ciwa jami'an tsaron Najeriya tuwo a kwarya da ma na wasu kasashen yammacin nahiyar Afrika musamman makwabtan Najeriyar, masana tsaro na ci gaba da tafka muhawara da kuma tuntubar juna, kan mafita daga wannan matsala.Kan haka ne Garba Aliyu Zaria, ya tattauna da farfesa Muhammad Kabir Isa, na jami'ar ABU Zaria.