Isa ga babban shafi
Najeriya

Ambaliyar ruwa ta lalata gonakin shinkafa a Sokoto

Ambaliyar ruwa ta lalata gonakin shinkafa a kauyuka 10 dake jihar Sokoto, abinda ya tilastawa manoman kwashe amfaninsu ba tare da lokacin hakan ya yi ba.

Daya daga cikin gonakin shinkafar da ambaliyar ruwa ta mamaye a jihar Sokoto.
Daya daga cikin gonakin shinkafar da ambaliyar ruwa ta mamaye a jihar Sokoto. RFIHAUSA/Faruk Yabo
Talla

Lamarin ya samo asali ne sanadiyar bude madatsar ruwan Bakalori ba tare da sanar da manoman Jihar ta Sokoto ba.

Wakilinmu a Sokoto Faruk Muhammad Yabo ya ziyarci wasu manoma da ambaliyar ta shafa, kamar yadda za’a saurara a rahoton da ya aiko mana.

01:34

Ambaliyar ruwa ta lalata gonakin shinkafa a Sokoto

Faruk Yabo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.