Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Haj. Naja'atu kan hukumar 'yan sandan Najeriya

Wallafawa ranar:

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya kaddamar da Hukumar Kula da Ayyukan 'Yan sanda, in da ya umurce su da su tabbatar da inganta ayyukan rundunar da kuma dawo ma ta da kimarta. Hukumar za ta yi aiki ne a karkashin tsohon Sufeto Janar Musiliu Smith. Akan wannan ne Kabir Yusuf ya tattauna da Hajiya Naja’atu Muhammad, daya daga cikin Kwamishinonin hukumar.

Wasu daga cikin jami'an 'yan sandan Najeriya
Wasu daga cikin jami'an 'yan sandan Najeriya REUTERS/Austin Ekeinde
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.