Bakonmu a Yau
Alhaji Salihu Makera kan manyan labaran Jaridar Aminiya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:12
Kamar yadda aka saba a ranakun Juma’a, jaridar Aminiya da ake buga ta a Nigeria ke fitowa, kuma Garba Aliyu Zaria ya tattauna da Editan Jaridar, Alhaji Salihu Makera, dangane da muhimman labaran dake kunshe cikinta.