Najeriya
Boko Haram ta raba yara dubu 52 da iyayensu a Borno
Gwamnatin jihar Borno a tarayyar Najeriya ta tantance sama da marayu dubu 52 da rikicin Boko Haram ya raba da iyayensu tare da gina sabbin makarantu 40 domin marayun su samu ilimin zamani.
Wallafawa ranar:
Talla
Boko Haram ta raba yara dubu 52 da iyayensu a Borno
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu