Bakonmu a Yau
Air Commodere Tijjani Baba kan yaduwar makamai a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:30
Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana damuwarta kan yadda ake samun karuwar makamai a hannun jama’a wadanda bai dace su mallake su ba. Wannan ya sa majalisar ta gayyaci daukacin shugabannin rundunonin tsaron kasar da shugaban hukumar kwastam da suka bayyana a gabanta domin ganawa da su akan wannan matsala. A game da wannan ne Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Air Commodore Tijjani Baba Gamawa.