Bakonmu a Yau
Dr Musa Aliyu na Jami’ar Coventry kan rikicin siyasar Kaduna
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:29
Ana cigaba da tafka mahawara akan kalaman Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El Rufai ya furta akan Sanatocin Jihar guda uku, wadanda suka janyo suka daga sassa daban daban na kasar.Wasu na danganta kalaman da babbar barakar dake tsakanin ‘ya’yan Jam’iyyar APC a Jihar, yayin da wasu ke danganta kalaman da na batanci.Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr Musa Aliyu na Jami’ar Coventry, kuma ga yadda zantawarsu ta gudana.