Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayoyin masu saurare kan harin ba zata da aka kai wa 'yan sanda a Najeriya

Wallafawa ranar:

A yayin da hukumomin Najeriya ke kokarin magance matsalolin tsaron da suka addabi kasar, yanzu haka wasu bata-gari sun kaddamar da hare-hare kan jami'an tsaro.

Jami'an 'yan sanda a Najeriya
Jami'an 'yan sanda a Najeriya
Talla

A cikinkwanaki uku da suka gabata, an hallaka jami'an 'yansanda da ke aiki a jihohin Benue da Kogi da kuma Kano, bayan Sojojin 11 da aka kashe a jihar Kaduna.

Shin yaya kuke kallon wadannan hare-hare kan jami'an tsaro?

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.