Bakonmu a Yau
Gwamnan Jihar Zamfara Abdul Aziz Yari kan yarjejeniyar zaman lafiya da 'yan bindiga
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:34
Gwamnatin Jihar Zamfara tace ta cika alkawuran da ta dauka lokacin kulla yarjejeniyar zaman lafiya da Yan bindigar da suka aje makaman su, suka kuma daina satar shanu a Jihar.Wannan ya biyo bayan sake samun hare-hare wadanda suka kai ga rasa rayuka a Zamfara. Gwamnan Jihar Abdulaziz Yari, yayi karin haske kan halin da ake ciki.