Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Alhaji Shehu Ashaka akan matakin kafa kotuna a Najeriya don hukunta masu kin biyan gwamnati haraji

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Najeriya ta ce za ta kafa kotuna na musammna domin hukunta mutane da kamfanoni sama da dubu 130 da take bi dimbin kudaden haraji a sassan kasar.Da farko dai gwamnatin ta bai wa irin wadannan mutane da kuma kamfanoni wa’adi domin su gaggauta biyan harajin ko kuma su fuskanci shara’a.To sai dai wani dan kasuwa kuma dan siyasa Alhajj Shehu Ashaka, ya bayyana cewa mafi yawan mutanen da gwamnatin Najeriya ke bi bashi, su ma suna bin gwamnatin dimbin bashi yayin tattaunawarsu da Abdoulkarim Ibrahim Shikal.

Takardar kudin Najeriya.
Takardar kudin Najeriya. REUTERS/Afolabi Sotunde
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.