Najeriya
UNDP ta samar wa yan gudun hijira gidaje da kasuwanni a Borno
Majalisar Dinkin Duniya ta gina gidaje 300 domin tallafa wa mutanen da suka rasa matsugunansu sakamakon rikicin Boko Haram a karamar hukumar Mafa da ke jihar Bornon Najeriya.Bilyaminu Yusuf na dauke da rahoto akai.
Wallafawa ranar:
Talla
UNDP ta samar wa yan gudun hijira gidaje da kasuwanni a Borno
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu