Isa ga babban shafi
Najeriya

UNDP ta samar wa yan gudun hijira gidaje da kasuwanni a Borno

Majalisar Dinkin Duniya ta gina gidaje 300 domin tallafa wa mutanen da suka rasa matsugunansu sakamakon rikicin Boko Haram a karamar hukumar Mafa da ke jihar Bornon Najeriya.Bilyaminu Yusuf na dauke da rahoto akai.

Garin Maiduguri na jihar Borno a arewa-maso-gabashin Najeriya.
Garin Maiduguri na jihar Borno a arewa-maso-gabashin Najeriya. Reuters/Afolabi Sotunde
Talla

01:30

UNDP ta samar wa yan gudun hijira gidaje da kasuwanni a Borno

Bilyaminu Yusuf

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.