Najeriya
Maiduguri: Harin kunar bakin wake ya hallaka sama da mutane 10
Mutane 12 sun hallaka a harin da wasu ‘yan kunar bakin wake biyu suka kai a garejin Muna da ke birnin Maiduguri.
Wallafawa ranar:
Talla
Yan kunar bakin waken sun tarwatsa bama-baman da ke jikinsu ne da yammacin jiya Laraba, inda suka raunata kimanin mutane 50.
Harin kunar bakin waken shi ne na farko da aka kai a birnin Maiduguri cikin sabuwar shekara ta 2018.
Wakinmu Bilyaminu Yusuf daga garin na Maiduguri, ya aiko mana da rahoto.
Maiduguri: Harin kunar bakin wake ya hallaka sama da mutane 10
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu