Najeriya
Wane matakin ci gaba gwamnatin Najeriya ta cimma kan sha'anin noma?
Tun bayan da gwamnatin Muhammadu Buhari ta dare kan karagar shugabancin Najeriya a shekara ta 2015, take ta kokowar ganin ta sake farfado da sha’anin Noma domin sauya dogaron tattalin arzikin kasar daga arzikin danyen man fetur da kuma rage zaman kashe wando a tsakankanin alúmmar kasar. Mahaman Salisu Hamisu ya hada mana rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Wane matakin ci gaba gwamnatin Najeriya ta cimma kan sha'anin noma?
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu