Isa ga babban shafi
Najeriya

Gwamnonin Najeriya sun kawo tsarin magance rikicin Fulani

A yayin da gwamnatin tarrayar Najeriya ke da aniyar horar da wasu dakaru 5000 na musamman domin kawo dauki a rikice-rikicen da ake dangantawa da fulani makiyaya, gwamnoni 19 da ke arewacin kasar sun cimma shawarar killace gandun dajin kiwo a kowacce jiha, a wani mataki na rage matsalolin da hijirar fulani makiyaya ke haifarwa a kudancin kasar. Sai dai kamar yadda za ku ji a wannan rahoton da Shehu Saulawa ya aiko mana daga Bauchi,fulanin makiyaya na kaffa-kaffa da wannan sabon tsarin.

Ana yawan zargin Fulani makiyaya da haddasa rikici a wasu sassa na Najeriya
Ana yawan zargin Fulani makiyaya da haddasa rikici a wasu sassa na Najeriya guardian.ng
Talla

02:55

Gwamnonin Najeriya sun kawo tsarin magance rikicin Fulani

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.