Najeriya
Ana zargin 'yan sandan Najeriya da kisan matasa 11
Wata kungiyar kare hakkin bil’adam ta zargi 'yan sandan Najeriya da kashe matasa guda 11 a kananan hukumomin Gombi da Shelleng da ke jihar Adamawa. Shugabancin kungiyar a Jihar Adamawa shi ne ya yi wannan zargi a cikin wasikar da ya aike wa kwamishinan ‘yan sandan Jihar da kuma ‘yan Jaridu, wadda RFI Hausa ta samu kwafinta. Wakilin mu a Yola Ahmad Alhassan ya ziyarci garin na Gombi, daya daga cikin inda ake zargin wannan kisan gilla ya auku.
Wallafawa ranar:
Talla
Ana zargin 'yan sandan Najeriya da kisan matasa 11
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu