Isa ga babban shafi
Najeriya

Najeriya za ta bincike mutuwar 'yan mata 26 a teku

Gwamnatin tarayyar Najeriya yta kafa wani kwamiti da zai gudanar da bincike game da mutuwar wasu ‘yan mata 26 ‘yan asalin Najeriya da suka rasa rayukansu a kokarinsu na tsallakawa zuwa Turai ta tekun Mediterranean.

Ana ci gaba da samun 'yan gudun hijira da ke zuwa Turai daga Afrika ta tekun Mediterranean
Ana ci gaba da samun 'yan gudun hijira da ke zuwa Turai daga Afrika ta tekun Mediterranean
Talla

A jiya ne Kasar Italiya ta gudaanar da jana’izar bai daya ta ‘yan matan a kudancin birnin Salerno, in da wasu limami guda biyu daga bangarorin addinin Islama da Kirista suka jagoranci addu’ar binne gawarwakin matan da aka gaza tantance su.

Darektan Hukumar kKla da kaurar jama’a ta Majalisar Dinkin Duniya Federico Soda ya ce, ga alama an yi kokarin safarar ‘yan matan ne don tirsasa musu shiga aikin karuwanci a Turai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.