Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Matsayar Amnesty International kan rusa gidajen al’ummar da ke rayuwa gabar tekun Legas.

Wallafawa ranar:

Kungiyar Amnesty International ta ce tilas hukumomi a Najeriya su dakatar ta rusa gidajen dubban al’ummar da ke rayuwa a wurare ko yankunan da ke gabar teku a jihar Legas. Kungiyar ta bayyana haka ne yayin taron manema labarai da ta yi a Legas, ranar Talata, inda ta ce bayan rusa muhallan mazauna yankunan dubu 30,000, akwai shirin rusa wasu gidajen dubu 300,000 a nan gaba. Nura Ado Suleiman ya zanta da Isa Sunusi, jami’in hulda da jama’a na kungiyar ta Amnesty International, wanda yayi karin haske kan halin da ake ciki.

Wani bangare na yankunan al’ummar da ke rayuwa a gabar teku da ke jihar Legas.
Wani bangare na yankunan al’ummar da ke rayuwa a gabar teku da ke jihar Legas. amnesty.org
Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.