Isa ga babban shafi
Najeriya- MDD

Najeriya ta sake bukatar kujera a MDD

Najeriya ta sake gabatar da bukatar ta na sake takarar kujera a Hukumar kare Hakkin Bil Adama ta Majalisar Dinkin Duniya yayin da wa’adin ta na shekaru biyu ke shirin karewa.

Shugaban kasar Najeriya Mohammadu Buhari
Shugaban kasar Najeriya Mohammadu Buhari Sunday AGHAEZE / NIGERIA STATE HOUSE / AFP
Talla

Jakadan Najeriya na din-din-din a Majalisar Audu Kadiri ya ce tuni gwamnatin Najeriya ta gabatar da takarar ta domin ci gaba da zama a Majalisar tsakanin shekarar 2018 zuwa 2020.

Idan ta yi nasara, Najeriya zata zama kasa ta 4 daga Afirka ta Yamma da ke da kujera a Majalisar, kuma kasa ta 13 daga Afirka a Majalisar mai wakilai 47.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.