Najeriya
Tsadar gidaje a Legas na tilasta wa mutane kwana a Masallaci
Tsadar gidajen haya a birnin Legas da ke kudancin Najeriya na ci gaba da addabar mutane, lamarin da ke tilasta wa wasu kwana a karkashin gada ko kuma a shagunan kasuwa, wani lokacin ma har a Masallaci.Abdurrahman Gambo Ahmad ya duba mana yadda matsalar ta yi kamari a wannan rahoton da ya hada mana
Wallafawa ranar:
Talla
Tsadar gidaje a Legas na tilasta wa mutane kwana a Masallaci
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu