Muhallinka Rayuwarka
Najeriya: Matsalar zaizayar kasa a yankin Niger Delta
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:03
Shirin Muhallinka Rayuwarka na wannan makon ya duba matsalar zaizayar kasa, da ke cigaba da ciwa mazauna yankin Niger Delta da ke kudancin Najeriya tuwo a kwarya.