Tambaya da Amsa
Shiek Abdullahi Uwais: Karin haske kan al'amuran da suka shafi Layya
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:38
Shirin Tambaya da Amsa na wannan mako da AbduRahman Gambo Ahmad ya gabatar, ya yi karin haske ne kan tambayoyin da masu sauraro suka aiko kan neman karin bayani bisa al'amuran da suka shafi Ibadar Layya, Lafiya (bayani kan ciwon Basir), sai kuma rikicin yankin gabas ta tsakiya.