Muhallinka Rayuwarka
Noman Shinkafa Ya Kankama a Jihar Kebbi Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:59
Cikin wannan shiri Garba Aliyu Zaria ya tattauna da manoman shinkafa a jihar Kebbi dake Najeriya game da kokarin su na ganin sun ciyar da Najeriya da abinci.