Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayoyi: Cika shekaru 50 da kaddamar da yakin neman kafa kasar Biafra
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:00
Shirin ra'ayoyin masu sauraro na wannan ranar ya bada damar tattaunawa ne kan zagayowar ranar da aka fara kaddamar da gwagwarmayar neman kafa kasar Biafra, da a wannan shekara ta cika shekaru 50.