Isa ga babban shafi
Najeriya

An Jingine Binciken da ake yiwa Masarautar Kano

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa dake binciken zargin kashe wasu kudade da suka kai Naira Biliyan shida ba bisa ka'idi ba da ake yiwa masarautar Kano a Njeriya ta jingine bincike da ta fara.

Mai Martaba Sarkin Kano Sanusi a masallaci dake kusa da fadarsa
Mai Martaba Sarkin Kano Sanusi a masallaci dake kusa da fadarsa REUTERS/Stringer
Talla

Hukumar sauraron koke-koken jama'a da yakar cin hanci da rashawa ta jingine binciken ne har illa ma sha'a.

Majalisar Dokokin jihar Kano ita ma ta kaddamar da binciken Masarautar ta Kano saboda zarge-zarge masu yawa da ake yiwa Majalisar Sarkin Kano.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.