Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Karancin jakadun Najeriya a kasashen duniya

Wallafawa ranar:

Kashi biyu bisa uku na ofisoshin jakadancin Najeria a duniya, sun kasance holoko ba tare da jakadu ba shekaru 2 bayan zuwan gwamnatin Muhammadu Buhari kan karagar shugabancin kasar, toh domin jin tasirin haka ko rashinsa ga ci gaban kasar, Ambasada Yahaya Konde, tsohon jikadan Najeriya a kasar Suisse ya yi mana tsokaci a kai

Nigeria's President Muhammadu Buhari (C) stands at the opening of the 48th ordinary session of ECOWAS Authority of Head of States and Government in Abuja, Nigeria, December 16, 2015
Nigeria's President Muhammadu Buhari (C) stands at the opening of the 48th ordinary session of ECOWAS Authority of Head of States and Government in Abuja, Nigeria, December 16, 2015 REUTERS/Afolabi Sotunde
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.