Muhallinka Rayuwarka
Ana warware matsalolin rikici tsakanin manoma da makiyaya dake Najeriya da Nijar
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:03
Cikin wannan shiri da Nura Ado Sulaiman ke gabatarwa za'aji irin matakan da masu ruwa da tsaki gameda noma da kiwo ke dauka don kawo karshen rikici tsakanin manoma da makiyaya a Najeriya da Nijar.