Najeriya
Ana ci gaba da fargabar Boko Haram a Maiduguri
Jama’ar garin Maiduguri da ke Jihar Borno a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya har yanzu na cikin fargabar barazanar kungiyar Boko Haram duk da an samu walwala da zaman lafiya.
Wallafawa ranar:
Talla
Mutanen Maiduguri dai sun rungumi matakan tsaro a hannunsu ta hanyar yin takatsantsan da juna musamman mata domin tabbatar da zaman lafiya a garin.
Awwal Janyau da ya kai ziyara ta musamman a Maduguri ya duba yadda direbobin da ke zirga-zirga na Keke Napep da fasinja ke yin takatsantsan da juna a cikin rahoton da ya hada mana.
Ana ci gaba da fargabar Boko Haram a Maiduguri
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu