Al'adun Gargajiya
Halin da iyalan mutum mai mata 130 ke ciki da kuma rabon gado
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:00
Shirin na Al'adun Gargajiya, ya yi tattaki ne zuwa garin Bidda da ke jihar Niger a Najeriya, don jin halin da iyalin marigayi Alhaji Abubakar Masaba ke ciki da ke mata 130, da 'ya'ya masu tarin yawa.