Isa ga babban shafi
Al'adun Gargajiya

Halin da iyalan mutum mai mata 130 ke ciki da kuma rabon gado

Wallafawa ranar:

Shirin na Al'adun Gargajiya, ya yi tattaki ne zuwa garin Bidda da ke jihar Niger a Najeriya, don jin halin da iyalin marigayi Alhaji Abubakar Masaba ke ciki da ke mata 130, da 'ya'ya masu tarin yawa. 

Marigayi Alhaji Mohammed Abubakar Masaba
Marigayi Alhaji Mohammed Abubakar Masaba familyaffairsblog
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.