Kasuwanci
Gwamnatin Najeriya ta matsa kaimin kwato kudaden da aka sace
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:33
Shirin Kasuwa akai miki dole da ke tabo batutuwan da suka shafi tattalin arziki da ksuwanci ya yi nazari ne kan nasarorin da gwamnatin Najeriya ta samu wajen kokarin ganowa tare da kwace kudaden da aka yi wawashe, daga hannun tsaffin masu rike da manyan mukamai a kasar.