Isa ga babban shafi
Kasuwanci

Shirin Gwamnatin Najeriya na tallafawa matasa

Wallafawa ranar:

Shirin Kasuwa a Kai maki dole ya yi nazari game da shirin gwamnatin Najeriya na bai wa masu karamin karfi tallafin kudi Naira dubu biyar. Shirin ya tattauna da masu ruwa da tsaki ga tsarin da aka fara aiwatarwa a Jihar Bauchi.

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari na sa hannu ga kasafin kudin 2016
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari na sa hannu ga kasafin kudin 2016 REUTERS
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.