Dandalin Fasahar Fina-finai
Tattaunawa da tsofin 'yan wasan kwaikwayo na Katsina
Wallafawa ranar:
Kunna - 21:21
Fira da tsofaffin masu sana'ar wasannin kwaikwayo a Jihar Katsina daya daga cikin jihohin farko da suka rungumi sana'ar tun lokacin jamhuriya ta farko. To domin sanin inda aka fito, da inda ake yanzu, da kuma inda ake kokarin zuwa nan gaba, sai a biyomu a cikin wannan shiri, tare da Alhaji Umaru (Kasagi na Halima) marubucin littafin wasan kwaikwayo na Kulba na barna , sai Najume Mohammed Idon Mujiyar Samanja, a sha saurare lafiya.