Shirin dandalin fina-finai na wannan makon tare da Muhammad Salissou Hamissou ya tattauna ne kan irin gudun mawar da fitattun tsoffin 'yan wasan kwai-kwayo na Najeriya suka bayar wajen dabbaka harkar fina-finai a arewacin Najeriya.
Shirin dandalin fina-finai na wannan makon tare da Muhammad Salissou Hamissou ya tattauna ne kan irin gudun mawar da fitattun tsoffin 'yan wasan kwai-kwayo na Najeriya suka bayar wajen dabbaka harkar fina-finai a arewacin Najeriya.