Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Buhari ya soki kungiyoyin agajin ketare
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:32
A yau an karbi ra'ayoyin masu sauraro kan zargin da Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yiwa kungiyoyin agaji na kasashen ketare bisa wuce gona da iri wajen bayyana cewa ana fama da yunwa da matsi a arewa maso gabashin Najeriya.