Isa ga babban shafi
Najeriya

ASUU ta soma yajin aiki

Kungiyar malaman Jami’o’i ta Najeriya ta soma yajin aikin gargadi na mako guda don janyo hankalin gwamnati kan cika alkawuran da ta daukarwar kungiyar a shekara ta 2009.

Malaman jami’oi suna yajin aikin gargadi na mako guda dan janyo hankalin gwamnatin kasar
Malaman jami’oi suna yajin aikin gargadi na mako guda dan janyo hankalin gwamnatin kasar
Talla

Shugaban kungiyar malaman, Biodun Ogunyemi ya bayyana bukatun nasu da suka hada da rashin aiwatar da yarjejeniyar da suka kulla a shekarar 2009 da 2013, wadanda suka kunshi ba da isassun kudaden tafiyar da jami’oi da biyan malamai hakkokin su da kuma daina amfani da tsarin asusun bai daya a jami’oin.

Ogunyemi yace daga yau babu koyarwa, ko jarabawa ko kuma halartar duk wani taro a daukacin jami’oin kasar.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.