Najeriya
Boko Haram ta kai hari kusa da Chibok
Rahotanni daga garin Chibok a Najeriya, sun ce mayakan Boko Haram sun kai hari kan wani kauye da ke karkashin karamar hukumar.
Wallafawa ranar:
Talla
Darakatan hulda da jama’a na jama’ar ta Chibok, Allen Manatan ya shaidawa RFI cewa, kawo yanzu ba’a tantance wadanda suka rasa rayukansu ba a harin.
Kana babu cikakken bayani kan hari.
A ‘yan kwananki nan Mayakan Boko Haram na yawaita kai hare-hare a kauyukan da ke kusa da Chibok, inda a makon da ya gabata suka file kan wani shugaban kauye da dan sa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu